

Facebook da WhatsApp da Instagram sun katse, abin da ya shafi miliyoyin masu amfani da shafukan a duniya. BBC Hausa ta rawaito cewa kafofin sun daina...
Wani al’amari da ake ganin barazana ce ga muhalli shi ne yadda ake zubar da shara akan layin dogo musamman ma idan ya ratsa ta cikin...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, babu wani malami da yake bin ta bashin ko kwabo na albashi. Kwamishinan ilimi Malam Sanusi Sa’idu Ƙiru ne ya bayyana...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, bata taɓa samun ƙorafi kan gini filayen makarantun gwamnati ba. Kwamishinan ilimi Malam Muhammad Sanusi Sa’idu Ƙiru ne ya bayyana hakan...
Gwamnatin jihar Kano ta ce rashin malamai a makarantun gwamnati shi ne dalilin da yasa ta janye malaman da ta tura makarantun sa kai da kuma...
Ministan tsaron ƙasar nan Manjo Janar Bashir Salihi Magashi mai ritaya, ya musanta wani faifan bidiyon da yake yawo a kafafen sada zumunta cewa an ganshi...
Ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa ta ƙasa NARD ta janye yajin aikin da ta shafe sama da watanni biyu tana yi. Ƙungiyar ta kuma ce a...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta samu nasarar kama mutane 21 da ake zargin ‘yan-bindiga ne tare da ‘yan liken asiri 48 a watan Satumbar da...
Kamfanin Man Fetur na Kasa NNPC ya bukaci jama’a su yi watsi da labaran da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa kamfanin yana daukar ma’aikata....
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, a ranar Litinin zai tashi zuwa birnin Addis Ababa don halartar bikin rantsar da Firaministan Habasha Abiy Ahmed. Wannan na cikin wata...