

Wasu bayanai na nuna cewa cutar kwalara ta barke a wasu kananan hukumomin jihar Zamfara inda zuwa yanzu ta hallaka aƙalla mutum bakwai a ƙananan hukumomin...
Mai martaba sarki Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu ya jagoranci shugabannin kungiyar fulani ta duniya zuwa ta’aziyar tsohon shugaban kasar najeriya marigayi Janar Muhammadu Buhari. ...
Hukumar Binciken Hadurra ta Ƙasa (NSIB) ta fara bincike kan hatsarin jirgin ƙasan da ya auku da safiyar yau Talata a kan hanyar Kaduna bayan da...
Kungiyar malaman jami’oi ta kasa ASUU ta bukaci gwamnatin tarayya da ta biya su hakkokin su tare da aiwatar da wasu aikace aikace da jami’oin kasar...
Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da Yobe, kamar yadda Hukumar Yanayi ta Najeriya (NiMet) ta sanar a wani hasashen yanayi da ta fitar...
Hukumar Jiragen Ƙasa ta Najeriya (NRC) ta tabbatar da cewa ɗaya daga cikin jiragen AKTS da ke kan hanyarsa zuwa Kaduna ya yi hatsarin kufcewa daga...
Ƙungiyar Kwadago ta Najeriya NLC ta bai wa Gwamnatin Tarayya wa’adin mako guda domin mayar da kudaden ma’aikata da ake zargin an karkatar daga Asusun...
Jam’iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah-wadai da kamawa tare da tsare tsohon gwamnan jihar Aminu Waziri Tambuwal, lamarin da ta ce jam’iyyar APC ce...
Sojojin Jamhuriyar Nijar sun samu nasarar ceto ƴancirani guda 50 da suke maƙala a sahara a hanyarsu ta tafiya ƙasar Libya. RFI ta ruwaito cewa mutanen...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya buƙaci gwamnoni da su fifita walwalar mutanan da suke shugabanta musamman na yankunan Karkara, ta hanyar bunƙasa wutar lantarki da ayyukan...