

Sojojin kasar nan sun kashe ‘yan bindiga tara a wani artabu da aka yi a ƙauyukan Bakaji da Unguwar Garma,...
Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya bar Legas a yau Lahadi zuwa Turai don cigaba da hutunsa na karshen shekara. ta cikin wata sanarwa da mai...
Rundunar Sojin Ƙasar Nan ta yi nasarar ceto wani mutum da aka sace a kan iyakar Kano da Katsina da sanyin safiyar Lahadi, bayan samun sahihan...
Rundunar ’yan sandan Jihar Zamfara ta tabbatar da dakile wani yunkurin ’yan bindiga da suka yi na tare babbar hanya a jihar. A cikin wata sanarwa...
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa ta nemi taimakon kasar Turkiyya wajen yakar matsalar tsaro da ke addabar wasu sassan Nijeriya. Tinubu ya...
Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kai hari unguwar Adanla da ke Igbaja a ƙaramar hukumar Ifelodun ta jihar Kwara da yammacin Juma’a, 26...
Mazauna birnin Kyiv na ƙasar Ukraine sun bayyana fatan cewa babban taron da ake shirin gudanarwa tsakanin Shugaba Volodymyr Zelenskiy da Shugaban Amurka zai haifar da...
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana kwarin gwiwar cewa nan da shekarar 2026 Najeriya za ta samu nasara kan matsalar ’yan bindiga da ta’addanci....
Hukumar Hana Sha da Safarar Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa, NDLEA, reshen Filin Jirgin Sama na Malam Aminu Kano, ta ce daga farkon shekarar 2025 zuwa yanzu...
Kotun kasar Malesiya ta daure tsohon firaministan kasar Najib Razak na tsawon shekaru 15 sakamakon sabuwar tuhumar da ta same shi da laifin almubazzaranci da dukiyar...