

Rundunar ’yan sandan kasar nan ta gabatar da wasu mutane huɗu, ciki har da likitocin ƙoda biyu, bisa zargin hannu a wata ƙungiyar safarar mutane da...
Hukumar Shige da Fice ta Amurka, ICE, ta fitar da sabbin sunayen ƴan Najeriya 10 da take shirin kora daga ƙasar bisa zargin aikata laifuka. An...
Ma’aikatar Muhalli da Sauyin Yanayi da Albarkatun Ruwa ta Jihar Kano ta bukaci ’yan kasuwar Abbatuwa da su kwashe shara da kuma kashin dabbobin da suka...
Lauyoyin shugaban ƙungiyar Miyetti Allah Kautal Hore ta ƙasa, Bello Bodejo, sun zargi hukumar DSS da sake kama shi jim kaɗan bayan da hukumar EFCC ta...
Wasu ’yan bindiga sun kashe shugaban jam’iyyar APC na Karamar Hukumar Dekina a Jihar Kogi, Ishaq Yunusa, tare da yin garkuwa da wani mutum da ke...
Rundunar sojin kasar nan ta ce dakarunta sun lalata wani sansanin ’yan ta’adda a yankin Kopre, da ke Karamar Hukumar Hong a Jihar Adamawa. Rundunar ta...
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na 2027 a ƙarƙashin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), Atiku Abubakar, ya ce zai sake buɗe iyakokin...
Gwamnatin Jihar Niger ta ce har yanzu ba ta samu wata hanyar tuntubar wadanda suka sace masu ibada a jihar ba, kwanaki shida bayan harin da...
Ɗan takarar kujerar majalisar Sanatan Kano ta tsakiya na Jam’iyyar PRP a zaɓen shekerar 2027 da ke tafe Alhaji Najib Hamza, ya sanar da janyewa daga...
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya ƙalubalanci gwamnatin tarayya da ta bayyana wa ’yan Najeriya yadda aka kashe kuɗaɗen da aka samu daga cire tallafin...