

Gwamnatin jihar Jigawa ta kashe sama da Naira biliyan 300 wajen ginin hanyoyi da sauran ayyukan more rayuwa cikin shekaru 2. Babban daraktan hukumar tabbatar...
Gwamnatin Jihar Kano, ta musanta zargin cewa ta yi watsi da daƙin karatu na Murtala Muhammed Library bayan wani bidiyo da matashin ɗan gwagwarmayar nan Kwamared...
Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke, ya sauke Sarkin Ipetumodu, Oba Joseph Oloyede, bayan wata kotu a ƙasar Amurka ta same shi da laifukan damfara ta haraji...
Tsohon ɗan majalisar wakilai na Tarayya Hon. Abba Anas Adamu, ya rasu a hannun ‘yanbindiga bayan sace shi da suka yi kan hanyar Kaduna zuwa Abuja....
Rahotanni daga tsohon garin Kamaye da ke karamar hukumar Tsanyawa a jihar kano, sun bayyana yadda wasu gungun ‘yan ta’adda suka kai wani mummunan hari a...
Ma’aikatan kamfanin sarrafa Buhu na Bagco da ke rukunin kamfanoni a Sharada Ja’en sun gudanar da zanga-zangar lumana tare da tsayar da aiki a kamfanin da...
Mazauna yankin Adunu da ke jihar Neja sun wayi gari cikin tashin hankali a safiyar yau 11 ga watan Mayu, bayan rahotannin cewa ƴan bindiga sun...
Hukumar tabbatar da inganci da nagartar ayyukan ma’aikatan Gwamnati SERVICOM, ta sha alwashin bibiyar duk wani korafin da ya shigo gabanta kan sabon tsarin bayar da...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Nairobi na kasar Kenya don halartar taron kolin Afirka da Faransa da aka shirya gudanarwa tsakanin yau da...
Tsohon ministan sadarwa na kasa Farfesa Isa Ali Pantami ya yi ƙarin haske kan zargin da ake masa na dalilin da ya sa ya taɓa mayar...