

Yau shekaru 12 kenan cif da rasuwar Sarkin Kano na 13 a jerin sarakunan Fulani, marigayi Ado Bayero, wanda ya rasu a ranar 6 ga watan...
Matatar Dangote ta ƙara yawan fetur da take samarwa zuwa ganga 700,000 a rana Matatar man fetur ta Dangote ta ƙara yawan man fetur da take...
Amirul Hajj na Jihar Kano, Sarkin Gaya, Dakta Aliyu Ibrahim Abdulkadir, ya tabbatar da cewa an kammala shirye-shiryen dawo da mahajjatan jihar kano zuwa gida Najeriya...
Gwamnatin Jihar Kano ta ce a mako mai zuwa za a fara buɗe ofisoshin jami’an tsaro mallakin jihar a dukkanin ƙananan hukumomi arba’in d hudu domin...
Ministan Tsaron kasar nan Christopher Musa ya ce ya zuwa yanzu ana samu nasarar shawo kan matsalar rashin tsaro da kasar nan ke fuskanta da kaso...
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa INEC ta gargaɗi jam’iyyun siyasa da cewa duk wani zaɓen fidda gwani da aka gudanar bayan wa’adin 30 ga...
Rundunar Sojojin kasar nan ta Operation FANSAN YAMMA, ta ceto mutane 31 da aka yi garkuwa da su, tare da halaka ’yan ta’adda biyar yayin wasu...
Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi kira da a saki ɗalibai da malaman da aka sace a Oyo da Borno a hare-haren da suka faru a jihohin....
Gwamnatin Jihar Kano ta tabbatar da cewa nan ba da jimawa ba za ta kammala aiwatar da manyan ayyukan magudanan ruwa da hanyoyi a yankunan da...
Mai Martaba Sarkin Kabin Argungu, Muhammadu Sama’ila Mera, ya bukaci al’ummar masarautarsa da su mallaki makamai bisa ka’ida domin kare kansu da yankunansu daga hare-haren ’yan...