

Rundunar soji ta Operation Hadin Kai ta halaka wani dan ta’adda tare da ceto wasu da aka sace, yayin wani farmaki da suka kai maboyar ’yan...
Isra’ila da Lebanon sun amince da sake sabunta yarjejeniyar tsagaita wuta da ke tangal-tangal tare da samar da wuraren tsaro a kudancin lebanon. Duk da a...
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da shirin yashe magudanan ruwa a fadin jihar gabanin saukar daminar bana ta 2026. Kwamishinan ma’aikatar Muhalli, Al’barkatun Ruwa da...
Akalla mutane shida ne suka rasa rayukansu sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da wata motar soji da kuma motar haya kirar Hummer a...
Aƙalla mutum 21 sun mutu, yayin da wasu da dama suka jikkata bayan da gobara ta tashi a wani babban gini mai tsawo a Delhi. ...
Jam’iyyar ADC a Jihar Kano ta zargi Shugaba Bola Ahmed Tinubu da nuna wariya wajen tafiyar da harkokin tsaro tsakanin Arewa da Kudu. Shugaban jam’iyyar na...
Kungiyar Kwadago ta Najeriya NLC ta ayyana goyon bayanta ga yajin aikin da mambobin Kungiyar Malamai ta NUT ke yi a halin yanzu sakamakon tabarbarewar tsaro...
Shahararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa na ƙasar Argentina, Lionel Messi, ya lashe Kyautar Wasanni ta Princess of Asturias ta shekarar 2026. Alƙalan da ke zaɓen waɗanda...
Ƙungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta ce matsalar rashin tsaro da kashe-kashen da ke faruwa a ƙasar ba Kiristoci kaɗai ta shafa ba, domin Musulmai da Kiristoci...
Wasu mahara da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi sace ƙanwar tsohon Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu, tare da ‘ya’yanta tagwaye biyu a...