

Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Jigawa, ta ce, Jirgi na biyu na maniyyatan jihar zai tashi a yau Talata bayan tashin jirgin farko dauke da...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Yusuf, zai rantsar da sabon mataimakinsa Murtala Sule Garo, a yau Talata, Za a gudanar da bikin rantsuwar ne a...
Gwamnatin Tarayya ta ce aikin layin dogon da ya tashi daga jihohin Kaduna da Jigawa da Katsina zuwa Kano ya wuce birnin Maradi da ke jamhuriyar...
Hukumar kula da aikin Hajji ta Najeriya NAHCON ta ce, ta samar da asibitoci da likitoci na musamman domin kula da lafiyar maniyyata har zuwa dawowarsu...
Tsoffin yan takarar shugaban kasa a zaɓen 2023 Peter Obi, da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso sun sauya sheka zuwa jam’iyar NDC. Jiga-jigan adawar sun karɓi...
Dakarun soji na Operation Fansan Yamma, sun hallaka ’yan ta’adda guda tara a jihohin Katsina da Zamfara. Wannan na cikin sanarwar da jami’in yaɗa labarai...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana matsalolin tsaro da talauci a matsayin manyan ƙalubale ga Najeriya, yana mai cewa suna barazana ga samar da ayyukan...
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci ‘yan wasan Najeriya da ke shirin halartar gasar World Athletics Relays a ƙasar Botswana da su nuna ƙwazo da...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC ta sanar da ranar Asabar, 20 ga Yunin 2026 domin gudanar da zabukan cike gurbi na kujerun majalisu...
Kungiyar kare hakkin Dan-adam ta Amnesty International ta bukaci hukumomin kasar nan su binciki mutuwar Fulani akalla 150 a wani sansani a Jihar Kwara. Ta...