

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa ta nemi taimakon kasar Turkiyya wajen yakar matsalar tsaro da ke addabar...
Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kai hari unguwar Adanla da ke Igbaja a ƙaramar hukumar Ifelodun ta jihar Kwara da yammacin Juma’a, 26...
Mazauna birnin Kyiv na ƙasar Ukraine sun bayyana fatan cewa babban taron da ake shirin gudanarwa tsakanin Shugaba Volodymyr Zelenskiy da Shugaban Amurka zai haifar da...
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana kwarin gwiwar cewa nan da shekarar 2026 Najeriya za ta samu nasara kan matsalar ’yan bindiga da ta’addanci....
Hukumar Hana Sha da Safarar Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa, NDLEA, reshen Filin Jirgin Sama na Malam Aminu Kano, ta ce daga farkon shekarar 2025 zuwa yanzu...
Kotun kasar Malesiya ta daure tsohon firaministan kasar Najib Razak na tsawon shekaru 15 sakamakon sabuwar tuhumar da ta same shi da laifin almubazzaranci da dukiyar...
Wani mummunan tashin bam ya auku a wani masallaci dake kasuwar Gamboru a cikin birnin Maiduguri, babban birnin jihar Borno dake arewa maso gabashin Najeriya. Lamarin...
Wani tsagi na jam’iyyar PDP da ke biyayya ga tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya ƙaddamar da wani kwamitin riko na mambobi goma sha tara...
Hukumar kula da Gidajen Ajiya da Gyaran Hali ta Najeriya shiyyar Kano, ta umarci dukkan jami’anta da su ƙara zage damtse wajen tabbatar da tsaro a...
Al’ummar Jihar kano sun shiga rudani biyo bayan rasuwar Yan majalisun dokokin Jihar guda biyu da yammacin jiya laraba. Tuni dai a gudanar da jana’izar guda...