

Mai Martaba Sarkin Zazzau, Malam Ahmed Nuhu Bamalli, ya jagoranci wasu daga cikin ‘yan Majalisar Masarautarsa zuwa Maraban Jos domin yi wa iyalan Marigayya Malama Ummulkhair...
Mai martaba sarkin kano khalifa Muhammadu Sunusi ll, ya bukaci al’ummar jihar da su rika yin koyi da kyakkyawan halayen magabata da suka bayar da gagarumar...
Kotun Ɗaukaka Ƙara ta umarci kotun da ta yanke wa Malam Abduljabbar Nasir Kabara, hukuncin kisa da ta gabatar mata da littattafan da aka yi amfani...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta ci gaba da kwaso ’yan ƙasar daga Afirka ta Kudu, inda ake samun fargabar hare-haren ƙyamar baƙi dab da zanga-zangar...
Gwamnatin Jihar Kano ta ce za ta ƙara ƙarfafa haɗin gwiwa da Hukumar Raya Masana’antu ta Majalisar Ɗinkin Duniya (UNIDO) da Tarayyar Turai (EU) domin inganta...
Gwamnan Jihar Beneu, Hyacinth Alia ya buƙaci jami’an tsaron jihar su gaggauta gudanar da cikakken bincike kan kisan da aka yi wa jagoraan makiyayan jihar Alhaji...
Wani jirgin sama ɗauke da ƴan wasan zamiya ya yi hatsari a Gabashin Faransa kuma dukkan mutane 11 da ke ciki sun rasu. Mutanen sun...
Jami’iyyar PRP ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da ya gaggauta yin murabus kafin zaben 2027. Shugaban jam’iyyar ta PRP Dr. Hakeem Baba Ahmad...
Majalisar Dattawan Najeriya ta kare matakin da ta ɗauka na amincewa da kudirin gyaran kundin tsarin mulki na kafa rundunar ‘yan sandan jihohi, in da ta...
Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani, ya ce gwamnatin jihar za ta ɗauki nauyin kula da iyalan marigayiya Ummulkhairi Aliyu, wadda wasu fusatattun mutane suka kashe a...