

Rundunar Operation Hadin Kai ta ce dakarunta sun halaka ’yan ta’adda 152, tare da kama wasu 142, yayin da 219 suka mika wuya a ayyukan da...
Ministan Ilimi Dakta Tunji Alausa, ya yi barazanar daukar matakin hukunci kan ’yan kwangila da masu ba da shawara da ke aikin gina babban dakin Karatu...
Ƙungiyar Injiniyoyi ta Najeriya, NSE, reshen Jami’ar Aliko Dangote da ke Wudil, ta yi kira ga gwamnatoci a matakai daban-daban da su ƙara zuba jari wajen...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci shugabanni a matakai daban-daban da rika fifita bukatun al’umma kan bukatun kansu. Tinubu ya ce Najeriya na bukatar...
Shugaban majalisar wakilai Tajudeen Abbas, ya bayar da umarnin rushe dukkan kwamitocin wucin-gadi na Majalisar. Matakin ya fara aiki daga ranar 28 ga Agusta, 2026,...
Jam’iyyar APM ta zargi gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu da rashin kwarewa wajen magance matsalar tsaro a kasar nan. Jam’iyyar ta ce gwamnatin na kokarin...
Hukumar kare Hakkin masu saye ta jihar kano KCPC, ta kama kimanin katan 419 na magungunan kwari da wa’adin amfani da su ya kare, a wani...
Gwamnatin Jihar Plateau ta bayar da umarnin rufe dukkan makarantun firamare da sakandare na jihar na wani dan lokaci, domin dakile yaduwar cutar mashako wato diphtheria....
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC, ta shirya fitar da jerin sunayen karshe na ƴan takarar shugaban kasa da majalisar kasa da za su...
Rundunar ’yan sandan Jihar Borno ta tabbatar da cewa ’yan Boko Haram sun kai hari kan ayarin ɗan takarar gwamnan jihar na jam’iyyar APC, Injiniya Mustapha...