

Gwamnatin Jihar Zamfara ta sake jaddada kudirinta na kara hada kai da Rundunar Sojin Sama kasar nan da sauran hukumomin tsaro domin magance matsalar rashin tsaro...
Hukumar kiyaye Afkuwar hadurra FRSC, ta bukaci direbobin da ke bin hanyar Abuja zuwa Kaduna da su yi hakuri tare da bin dokokin hanya sakamakon cunkoson...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu, ya ce sauye-sauyen tattalin arzikin da gwamnatinsa ke aiwatarwa sun jawo wa ‘yan Najeriya wahala, yana mai cewa shi ma ya...
Hukumar Kula da Shige da Fice ta Najeriya, Immigration, ta tabbatar da cewa iyakokin Najeriya ba su bude haka kawai ba duk da barazanar cutar Ebola...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA reshen Kano ta ce ta kama mutane 38 a wani samame na kwanaki biyu da ta...
Jam’iyyar APC za ta bai wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu takardar shaidar nasara da kuma tutar jam’iyyar a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a...
Dakarun sojoji da ke gudanar da aikin kawar da ‘yan bindiga daga garin Bukuyum a jihar Zamfara sun yi artabu da wasu da ake zargin ‘yan...
Hukumar lafiya ta duniya, WHO, ta ce haɗarin yaɗuwar cutar Ebola a Jamhuriyar Dimokradiyyar Kongo ya ƙaru matuƙa, sai dai ta ce babu barazana sosai kan...
Hukumar jin dadin Alhazan jihar Kaduna ta bayyana cewa ta kammala jigilar dukkanin Alhazan jihar daga Madina zuwa Makkah a jiya Juma’a domin ci gaba da...
Kungiyar Malaman Jami’o’i ta kasar nan reshen jihar Sokoto, wato ASUU Zone 10, ta zargi gwamnatin tarayya da gaza cika alkawuran da aka cimma tsakanin bangarorin...