

Gwamnatin Amurka karkashin Donald Trump, ta sake sanya Najeriya cikin jerin kasashe masu matsala ta musamman saboda zargin yi wa Kiristoci kisan kare dangi. Wannan zargi...
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, ta sanar da ci gaba da aikin yin rajistar sabbin jam’iyyun siyasa. Hukumar ta bayyana cewa daga cikin...
Majalisar Wakilai, ta amince da dokar gyaran hukumar Bincike da ci gaban albarkatun ƙasa watau Raw Materials Research and Development Council, wadda ta tanadi cewa dole...
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan mai wakiltar Kogi ta Tsakiya ta gayyaci Shugaban Najalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, da sauran ’yan majalisa zuwa bikin kaddamar da ayyukan raya...
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa, jiharsa ta fara fitar da kayayyakin robobi zuwa ƙasashen duniya. Gwamnan, ya bayyana hakan a matsayin...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya tabbatar da kudirin gwamnatinsa na gina tsarin tantance shaidar ɗan ƙasa mai inganci, da kuma tsaro, wanda zai bai wa...
Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sha alwashin daukar mataki mai tsanani kan duk wanda aka samu da hannu kan zargin mutuwar shugaban rundunar...
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bayyana shirinsa kafa Ma’aikatar wutar Lantarki, wadda ita ce irinta ta farko a faɗin Najeriya. Gwamnan ya ce...
Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani, ya bayyana cewa, gwamnatinsa na aiwatar da tsare-tsare na musamman domin inganta harkar kiwon dabbobi da samar da madara, tare da...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Jigawa, ta karyata wani faifan bidiyo da ke yawo a shafukan sada zumunta da ke nuna cewa, an ga wasu ‘yan bindiga...