

Kungiyar tuntuba ta Arewa ACF, ta karyata wani faifan bidiyo da ke yawo a kafafen sada zumunta wanda ke zargin ta da goyon bayan yi wa...
Kungiyar gwamnoni jihohin Arewacin Najeriya, ta bayyana cewa samar da yan sandan jihohin zai taimaka musamman wajen magance matsalar rashin tasaro da ke addabar kasar, musamman...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta haramta yin goyo a babura masu kafa biyu a kananan hukumomin da ke kwaryar birnin Kano. Hakan na cikin wata...
Ministan tsaron Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar, ya yi murabus daga muƙaminsa nan take. Ministan, ya bayyana hakan ne ta cikin wata wasiƙa da ya aike wa...
Hukumar shari’a ta jihar Kano, ta ƙaddamar da majalisar gudanarwar Kotun sulhu da nufin kawo ƙarshen matsalolin da ake fuskanta musamman ma na yawan shari’u a...
Gwamnatin jihar Kano, ta ce, ta kammala shirin gina sabon gidan marayu tare da kafa makarantar da za a riƙa gudanar da gasar musabaƙar Alƙur’ani ta...
Hukumomin Indonesia da Thailand sun fara aikin share tarkace domin lalubo ɗaruruwan mutanen da har yanzu ba a gani ba, bayan ambaliyar ruwa da zaftarewar ƙasa...
Jam’iyyar adawa ta ADC, ta bukaci tsohon shugaban hukumar zaɓe ta Najeriya INEC Farfesa Mahmood Yakubu, da ya ƙi karɓar muƙamin jakada da Shugaban Ƙasa Bola...
Gwamnatin Jihar Kano ta ce hukumomin tsaro sun soma daukar matakai kan sake bullar ayyukan Achaba a sassa da dama na birnin Kano da kuma wasu...
Gwamnatin jihar Kano, ta ce, za ta hukunta duk wani da aka samu na amfani da tukin babur mai kafa biyu da sunan yin sana’ar Achaba,...