

Wasu yan ta’adda sun kai hari wani sansanin jami’an tsaro na Civil Defence da ke kauyen Ibrahim Leteh da ke kan hanyar Wawa Lumma a karamar...
Rundunar Sojojin kasar nan sun dakile yunƙurin garkuwa da wasu fasinjoji a kan hanyar Otukpo zuwa Enugu a Jihar Benue, inda suka ceto fasinjojin su 24...
Wata Babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta bayar da belin wucin gadi ga tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami SAN, a shari’ar da Hukumar EFCC ta...
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa hukumomin tsaro na aiki tare da manyan kamfanonin kafafen sada zumunta a kasar domin gano tare da rufe asusun da ‘yan...
Rundunar tsaron Civil Defence a jihar Kano ta ce ta shirya tsaf domin tabbatar da tsaro a lokacin bukukuwan Kirsimeti da Sabuwar Shekara a fadin jihar....
Hukumar kula da harkokin sarrafawa da tacewa da sufurin man fetur ta kasa, NMDPRA ta bayyana cewa yawan man fetur da ake samarwa a kullum ya...
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da cewa za ta ci gaba da aiwatar da sabbin dokokin haraji daga ranar 1 ga watan Janairun sabuwar shekara mai kamawa...
Rikici ya barke a zauren majalisar dokokin kasar Turkiyya kan batun kasafin kudin shekarar 2026. Rahotonni sun bayyana cewa, Dambarwar da faru ne tsakanin ‘yan jam’iyya...
An miƙa ɗaliban nan su ɗari da talatin na makarantar st. mary da aka ceto daga hannun masu garkuwa da su zuwa hannun hukumomi a jihar...
Gwamnatin tarayyar Najeriya, ta ce, za ta ɓullo da shirin yin gwajin miyagun ƙwayoyi ga masu neman aikin gwamnati, ta na mai cewa, daga yanzu za...