

Kotu a Kano ta sake ɗage shari’ar zargin kisan matashiyar na Ummita da ake yiwa wani Ɗan China zuwa ranakun 19, 20 da 21 na watan...
Dandalin sada zumunta na Facebook ya cika da shaguɓe ga ƴan soshiyal midiyan jam’iyyar APC na ƙasa, bisa zargin rashin basu kyakkyawar kulawa a taron da...
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya ƙaddamar da kwamitin Musabakar karatun Alkur’ani na jihar Kano na shekarar 2022. Hukumar inganta makarantun Alƙur’ani ta...
Kwamishiniyar harkokin mata da walwalar kananan yara ta jihar kano Dr. Zahra’u tace iyaye suna sakaci wajen kula da shige da ficen yayansu. A zantawar ta...
Tsohon Gwamnan Kano Malam Ibrahim Shekarau ya ce, tsawon lokacin da ya ɗauka yana mulki bai taɓa haɗa kai da wani ɗan kwangila don ya kawo...
Shugaban jam’iyyar APC na Kano Alhaji Abdullahi Abbas ya ce an ɗinke ɓarakar da ta kunno a jam’iyyar. A wani saƙon murya da Freedom Radio ta...
Kotun Majistare mai Lamba 58 ta yanke hukuncin tsalala bulala goma ga Mubarak Muhammad da aka fi sa ni da Unique Picking da mai ja masa...
Ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU ta ce, idan ana son zaman lafiya a biya ta haƙƙi mambobinta na wata 8. Kalaman ASUU na zuwa ne...
Tsohon Gwamnan Kano Malam Ibrahim Shekarau ya yi watsi da raɗi-raɗin cewa ɗan takarar Shugaban ƙasa a PDP Alhaji Atiku Abubakar ya bashi miliyoyin kuɗaɗe. Shekarau...
Kotun majistiri mai lamba 58 da ke No-man’s-land a Kano ta yanke hukuncin share kotun na tsawon wata guda. Da kuma biyan tarar dubu goma-goma ga...