Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Iyaye suna sakaci wajen kulawa da yayansu – Dr. Zahra’u

Published

on

Kwamishiniyar harkokin mata da walwalar kananan yara ta jihar kano Dr. Zahra’u tace iyaye suna sakaci wajen kula da shige da ficen yayansu.

A zantawar ta da Freedom Radio Malama Zahra’u tace hakika yara su suka fi cancanta da iyaye su tsaya tsayin daka dan kulawa da rayuwarsu.

Inda a karshe tace dole iyaye sai sun dage da kuma yin addu’ar nemewa yayansu tsari daga sharrin masu fyade.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!