

A shekarar ne mambobin majalisar 9 na jam’iyyun APC da PDP suka sauya sheka zuwa jam’iyyar NNPP. A ranar 12 ga Oktoban shekarar ne majalisar ta...
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki yankin Oluwalose dake Okolowo’n jihar Kwara, inda sukai awon gaba da mazauna yankin da daama. Rahotannin sun tabbatar da cewa...
Farfesa Shehu Alhaji ya musanta zargin yin sama da fadi na miliyoyi Farfesa ya zargi mambobin ASUU da kitsa masa manakisa. Tsohon shugaban jami’ar kimiyya da...
Sojoji da ‘yan sanda da jami’an bijilanti a Jihar Edo sun zurfafa bincike don kuɓutar da mutanen da masu garkuwa da mutane suka sace. Daga cikin...
Shugaban jam’iyyar PDP na Kano Alhaji Shehu Wada Sagagi ya yi watsi da kwamitin yaƙin neman zaɓen jam’iyyar da aka ƙaddamar a Kano. Hakan na cikin...
⦁ Kwamandan bijilanti na karamar hukumar Sumaila ya ce sun samu kiran waya da misalin karfe ukun dare kan wasu mutane da ake zargin masu garkuwa...
⦁ Wani magidanci Malam Sagir mai magani ya tarar da gasar matarsa da kanwarta bayan ya dawo gida da misalin 11 na dare. ⦁ Lamarin ya...
Karancin saababbin kudi ya jefa yan Najeriya cikin shakku har yanzu yan Najeriya da dama ba su ga sabon kudin kasar ba Al’umma sun bukaci CBN...
Gwamnan ya kuma maye gurbinsa da DaktaNazifi Bichi. An sauke Baba Impossible ɗin ne biyo bayan halin rashin ɗa’a da ya nuna da kuma furta wasu...
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da yi wa wasu dokoki kiranye domin yi musu kwaskwarima. Shugaban na majalisar Injiniya Hamisu Ibrahim Chidari ne ya bayyana...