Gwamnatin Tarayya ta ce ta cimma matsaya da gamayyar ƙungiyoyin ma’aikatan lafiya JUHESU kan barazanar su na tsunduma yajin aiki. Ministan ƙwadago da samar da aikin...
Gwamnatin jihar Kaduna, ta sanar da cewa bata da nufin dakatar da layukan sadarwa, kamar yadda ake ta yaɗa jita-jitan cewa zata aiwatar da hakan. Hakan...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karɓi baƙuncin Yariman ƙasar Saudiyya kuma Ministan harkokin ƙasashen waje, Yarima Faisal Bin Farhan Al-Saud a fadar sa, a ranar Talata....
Ƙungiyar Taliban a ƙasar Afghanistan ta naɗa Muhammad Hassan Akhund a ranar Talata, a matsayin wanda zai jagoranci gwamnatin Afghanistan, makonni kaɗan bayan ƙwace mulkin ƙasar....
Ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa NLC ta ce, ta fara aikin nazartar dokokin ƙungiyar a fadin ƙasar nan. Shugaban sashen bincike na ƙungiyar NLC Dakta Onoho’Omhen Ebhohinhen...
Hukumar daƙile cutuka masu yaɗuwa ta ƙasa NCDC ta ce mutane 65,145 ne suka kamu da cutar kwalara a jihohin 23 cikin kwanaki biyar. Hukumar ta...
Hukumar Kula da yanayi ta ƙasa NiMET ta yi hasashen samun mamakon ruwan sama mai ƙarfin gaske a Kano na tsawon kwanaki 3. NiMET ta ce,...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari na wata ganawa da shugabannin tsaron kasar nan a fadar sa da ke Villa a Abuja. Rahotanni sun bayyana cewa shugaba Buhari...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano, ta ce samar da makarantun koyar da kiwon lafiya a ƙananan hukumomin da ke wajen birni, zai taimakawa mazauna karkara damar...
A kwana-kwanan nan ne jihar Zamfara ta ɗauki sabbin matakai domin yaƙi da matsalar tsaro ciki kuma har da rufe layukan waya. Gwamnan jihar Zamfara, Bello...