Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Safarar kwayoyin maye: Mun kama sama da mutane dubu 8 a watanni 8 – Buba Marwa

Published

on

Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta ce, ta kama sama da mutane dubu 8 da 634 da suka yo safarar miyagun kwayoyi daga farkon shekarar da muke ciki zuwa Agustan da ya gabata.

Shugaban hukumar Birgediya Janar Buba Marwa mai ritaya ne ya bayyana hakan a wnai taro da ya gudanar.

Marwa ya shaidawa kungiyoyin kare hakkin dan adam da ma’aikatar jin kai da ci gaban al’umma har ma da kwamitin majalisar dinkin duniya cewa, NDLEA ta kama kwayoyin maye da kudin su ya sama da bliyan 100 a tsakanin watannin.

Buba Marwa ya kuma ce, annobar corona ta taka rawa wajen karuwar laifukan safarar kwayoyin maye a fadin duniya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!