

Rundunar sojin saman ƙasar nan ta tabbatar da cewa jirginta yayi hatsari. A cikin sanarwar da mai magana da yawun rundunar Air Commodore Edward Gabkwet ya...


Rundunar sojin saman ƙasar nan ta tabbatar da cewa jirginta yayi hatsari. A cikin sanarwar da mai magana da yawun rundunar Air Commodore Edward Gabkwet ya...
Babban Hafsan Sojin ƙasar nan, Janar Ibrahim Attahiru ya yi haɗarin jirgin sama a yau Jumu’a a kan hanyar sa ta yziyarar aiki a Kaduna. Jaridar...
Gwamnatin jihar Kano za ta rika samun naira miliyan hamsin zuwa miliyan dari a kowanne wata da zarar ta fara sarrafa shara. Kwamishinan muhalli Dakta Kabiru...
Rahotanni daga garin Maiduguri na cewa mayakan kungiyar ISWAP sun kashe jagoran ƙungiyar Boko Haram Abubakar Shekau yayin wani batakashi da su ka yi a dajin...
Ƙungiyar ƙwadago ta kasa (NLC) ta janye yajin aikin kwanaki biyar (5) da ta fara a jihar Kaduna Tun farko dai gamayyar ƙungiyoyin ƙwadagon ƙarkashin...
Atoni janar na kasa kuma ministan shari’a Abubakar Malami ya caccaki gwamnonin kudancin kasar nan sakamakon matakin da suka dauka na haramta kiwo a yankinsu. A...
Ƙungiyar da ke rajin kare martabar addinin islama ta Muslim Right Concern (MURIC), ta ja hankalin majalisar wakilai da cewa ka da ta kuskura ta halasta...
Majlisar dattijai tana shirye-shiryen samar da wata doka da za ta sanya arika daurin shekaru 15 ga duk wani dan Najeriya da ya bai wa ‘yan...
Ƴan daba dauke da muggan makamai sun mamaye harabar sakatariyar kungiyar kwadago ta kasa (NLC) da ke Kaduna. Rahotanni sun ce ƴan dabar wadanda yawansu...