Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ranar Hausa: Ƙasashen duniya na ci gaba da karɓar harshen Hausa – Ƙungiya

Published

on

Ƙungiyar Hausawan Afrika ta ce, harshen Hausa na ci gaba da samun ɗaukaka a kasashen duniya la’akari da yadda yake samun masu koyan sa.

Wakilin kungiyar reshen jihar kano Alhaji Ado Gambo Ja’een ne ya bayyana hakan jim kaɗan bayan kammala shirin Barka da Hantsi na nan Freedom Radio, da ya mayar da hankali kan ranar Hausa da take gabatowa.

Alhaji Ado ya ce, tasirin harshen ya kai har wasu ƙasashen duniya na ƙoƙarin koyan sa da kuma al’adun sa.

Alhaji Ado ya bayyana damuwar sa kan yadda harshen ne kawai ke samun ɗaukaka, amma al’adun sa a kullum suna samun koma baya.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!