

Babbar kotun shari’ar musulunci da ke Ƙofar Kudu ƙarƙashin Ustaz Ibrahim Sarki yola ta yi watsi da neman belin da lauyoyin Abduljabbar suka yi. A zaman...
Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya ƙalubalanci shirin sake ɗaukar jami’an tsaro a ƙasar nan. Zulum ya bayyana hakan lokacin da yake jawabi a wajen...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta kasa NHRC ta buƙaci gwamnatin tarayya da ta ɗauki matakan kare dalibai daga barazanar tsaro. Shugaban ƙungiyar Tony Ojukwu ne...
Lauyan gwamnati Barista Mamman Lawal Yusufari ya ce “Kotu ta zauna wanda ake ƙara ya kawo sabbin lauyoyi, tun da sabbin zuwa ne sun buƙaci a...
Kotun shari’ar Musulunci da ke Ƙofar Kudu a Kano ta ƙi amincewa da bada belin Malam Abduljabbar Kabara. A yayin zaman kotun na yau, sababbin lauyoyin...
Shugaban hukumar kula da inshorar lafiya ta ƙasa reshen jihar kano ya ce kowa zai iya shiga tsarin inshorar lafiya ba sai ma’aikaci ba. Alhaji Aminu...
Majalisar wakilai ta ce za ta binciki musabbabin hauhawar kayan abinci a kasar. Dan majalisa daga jihar Ogun Adekunle Isiaka, ne ya gabatar da bukatar hakan...
Kungiyar tagwaye ta jihar Kano ta ce za ta ci gaba da samar da hadin kai da taimakon juna tsakanin tagwayen dake fadin jihar Kano. Shugaban...
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma’a 1 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutu ga ma’aikata. Hutun wani ɓangare ne na murnar cikar Najeriya shekaru 61...
Babbar kotun tarayya dake zamanta a Awka dake jihar Anambra ta bayyana sabon tsarin babban bankin kasa CBN na hana tafiya da kudade wato (Cashless Policy)...