Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Rashin tsaro ne ya ƙara ta’azzara farashin kaya a Najeriya – Salihi Magashi

Published

on

Gwamnatin tarayya ta ce halin rashin tsaro da kasar nan ke ciki ne ke ƙara ta’azzara farashin kayan masarufi.

Ministan tsaron Manjo Bashir Salihi magashi mai ritaya ne ya bayyana hakan ya yayin taro kan sha’anin tsaro na shekara shekara da aka saba gudanarwa a Abuja.

Bashir Salihi ya ƙara da cewa rashin tsaro da ƙasar nan ta tsinci kanta a ciki ya jawo koma baya da dama a harkokin da suka shafi ci gaban ƙasar nan.Sai dai Ministan ya ce tuni gwamnatin tarayya da hukumomin tsaron ƙasar nan ke ƙoƙarin ganin an shawo kan matsalolin tsaron da suka addabi ƙasar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!