

Majalisar dokokin jihar Jigawa ta mayar da wa’adin shugabannin kananan hukumomi zuwa shekaru uku-uku zango biyu maimakon shekaru bibiyu. Wannan ya biyo bayan gyaran fuska ga...
Gwamna Nasir El-Rufai ya sanya hannu a wata yarjejeniya da wani kamfani, a wani mataki na raba magunguna a asibitoci da cibiyoyin kiwon lafiya na jihar...
Wani Masani akan harkokiin kananan sanoi Mal Ibrahim Habib ya bayyana cewa, babban matsala da ake fuskanta wajen karba tallafin bunkasa sana’o’I shine yadda ake gindaya...
Gwamnatin tarayya ta fara sayar da kadarorin da gwamnati ta kwace a wajan wasu ‘yan kasar nan da ake zargin su da aikata cin hanci da...
Gwaman jihar Borno Babagana Umara Zulum ya sauke kwamishinan lafiya na jihar Dakta Salihu Kwayabura daga mukaminsa a yau Talata, tare da bukatar shugaban ma’aikatan gwamnatin...
Hukumar lura da zirga-zirgar ababen hawa a jihar kano ta ce ba wai tana shiga ayyukan wasu hukumomi bane da niyyar cin zarafin jama’a. Sai dai...
Gwamnatin Tarayya ta umarci dukkanin hukumomin da su tabbatar sun karfafa dokar yaki da annobar Covid-19 mai saurin yadua, yayin da ake fargabar barkewarta a karo...
Kungiyar manyan ma’aikatan jami’o’in Najeriya SSANU da na kungiyar ma’aikatan da ba malamai ba NASU za su yi wata ganawa ta musamman a yau Talata kan...
Gwamnatin Tarayya, ta ce cikin watanni biyu a kalla yan kasar dari hudu da biyar ne suka rasa rayukansu sakamakon cutar corona. Shugaban Kwamtin kar-ta-kwana na...
Babban sufeton ‘yan sandan Najeriya Mohammed Adamu ya gana da manyan jami’an ‘yan sanda a shelkwatar runduanar da ke Abuja jiya Litinin. Rahotanni na ganin cewa,...