

Majalisar wakilai ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya gaggauta mayar da Nasir Argungu akan mukaminsa na shugabancin hukumar samar da aikin yi ta kasa...
Gwamnatin jihar Jigawa ta bada umarnin rufe makarantun Firamare da Sakandiren jihar bakiɗaya. Mai riƙon muƙamin babban sakataren ma’aikatar ilimi da kimiyya ta jihar Alhaji Rabi’u...
Gwamnan jihar Jigawa Alhaji Muhammad Badaru Abubakar ya sanya hannu kan dokar kasafin kudin badi ta 2021, da za’a kashe fiye da Niara biliyan 156. Muhammad...
Hajiya Binta Muhammad Bakanbare na cikin ɗaliban da suka yi sauka a makarantar gidan Malam Abdussalam da ke Yakasai a ƙarshen makon da ya gabata. Hajiya...
Tsohon shugaban majalisar dokokin Kano Abdul’aziz Garba Gafasa ya bayyana dalilan ajiye muƙaminsa. A zantawarsa da Freedom Radio Gafasa ya ce, ya ajiye muƙamin ne kasancewar...
Shugaban kwalejin Fasaha da kere kere ta tarraya dake Daura a jihar Katsina Dakta Aliyu Mamman , ya tabbatar da cewar Kwalejin zata fito da tsare...
Babbar Kotun Shari’ar musulunci dake zamanta a Kofar Kudu karkashin mai shari’a Ustaz Ibrahim Sarki Yola ta baiwa wani mai sana’ar durin Iskar Gas a Unguwar...
Cibiyar bincike kan al’amuran yau da kullum ta PPRAC ta bai wa gwamnan jihar Borno lambar yabo a matsayin gwarzon shekara wajen shugabanci na gari. An...
Ƙungiyar masu larurar laka ta ƙasa ta yi kira ga masu hannu da shuni kan su riƙa tallafawa masu fama da cutar. Shugaban ƙungiyar na jihar...
Hukumar dakile yaduwar cutuka ta kasa NCDC ta ce, a jiya Lahadi an samu Karin mutane 318 masu dauke da cutar a Corona a jihohi 13...