

Shugaban kamfanin mai na kasa NNPC Mele Kyari yace gwamnatin tarayya ta Rufe Matattun man kasar nan saboda rashin gudanar da ayyukansu yanda ya kamata. Shugaban...
Gwamnatin tarayya ta bai wa shugaban hukumar manyan asibitocin kasar nan umarnin da ta maye gurnbin likitocin da suka tsuduma yajin aiki da ‘yan hidimar kasa...
An sake samun wani kwamishina a gwamnatin Godwin Obaseki da ya ajiye aikin sa wanda ya sanaya kawo yanzu kwamishinoni 3 ke nan sun mika takardar...


Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kafa kwamitin bunkasa Najeriya da na nan da shekaru 30 da aka yi lakabi da Agenda 2050. Ana sa ran wannan...
Tsohon mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan majalisar wakilai Abdurrahman Kawu Sumaila ya ce, baya goyon ƙarin farashin mai da gwamnatin tarayya ta yi. Kawu...
Kungiyar bayar da Agaji ta RED CROSS ta ce akalla mutane dubu 23 mafi yawancin su yara ne suka bata a Najeriya musamman a yankin arewacin...
Babban bankin kasa CBN ya ce, ya ceto kasar nan daga karancin abinci da barazanar fadawa yunwa a yayin da ake tsaka da fama da annobar...
Shugaban kungiyar kwadago ta kasa NLC Ayuba Wabba ya ce da alama gwamnatin tarayya bata zurfafa bincike ba, kan ikirarin ta na cewa farashin man fetur...
Babban jojin kasar nan Tanko Muhammad zai rantsar da sabbin alkalai guda tamanin da biyar a gobe Alhamis wadanda za su gudanar da shari’a a kotunan...
Gwamantin jihar Katsina da rundunar ‘yan sandan jihar sun karrama wasu matasa da suka yi nasarar kashe daya daga cikin wadanda suka yi garkuwa da su...