Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Romon Dimukraɗiyya: Hadimin Ganduje ya raba wa matasa Jakuna

Published

on

Mai bai wa gwamnan Kano shawara kan al’amuran matasa Murtala Gwarmai ya yi rabon jakuna ga matasa.

Murtala Gwarmai mai bai wa gwamnan Kano shawara kan al’amuran matasa, tare da kwamishinan matasa na Kano Kabiru Ado Lakwaya a yayin bikin rabon tallafin.

Gwarmai ya raba jakunan ne a cikin jerin tallafin da ya raba wa matasa.

A cewar sa, akwai matasa da dama da aikin su shi ne sayar da ƙasa ta hanyar amfani da jakuna.

Kuma sun faɗa masa ba abin da suke buƙata kamar a basu jakuna domin bunƙasa sana’ar su.

Kwamishinan matasa da wasanni na jihar Kano Kabiru Ado Lakwaya, a wajen bikin rabon tallafin.

Murtala Gwarmai ya kuma raba wa matasan baburan hawa da keken hawa, da kuma kuɗi ga matasan.

Wasu cikin kayayyakin da aka rarraba.

Wasu cikin kayayyakin da aka rarraba.

Wasu cikin kayayyakin da aka rarraba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!