

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa EFCC ta tsare tsohon Ministan Shari’ar kasar nan , Abubakar Malami, saboda gaza cika sharuddan Beli da...
A yau ne dokar hana yara amfani da shafukan sada zumunta ta fara aiki a Austiraliya. Firaministan ƙasar Anthony Albanese, ya bayyana dokar a...
Gwamnatin jihar Borno ta sha alwashin inganta tsaro tare da bada kariya ga al’ummar jihar a wani mataki na kara farfado da walwalar jama’a na harkokin...
Yayin da ake gudanar da bikin ranar yaki da cin hanci da rashawa ta duniya a yau Talata, gwamnatin jihar Kano, ta sha alwashin ci gaba...
Rundunar sojin saman kasar ta bayyana cewa wani jirgin ta mai lamba C-130 da ke kan hanyar zuwa Portugal ya yi saukar gaggawa ta matakin kariya...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya gana da wasu gwamnonin jihohi shida a Fadar mulki ta Aso Villa da ke birnin tarayya Abuja. Gwamnonin da suka...
Gwamnatin Burkina Faso ta ce an tilastawa wani jirgin saman sojin saman Najeriya , da ke ɗauke da sojoji 11 sauka a ƙasar a ranar Litinin...
Sifeto janar na Yan Sandan Najeiya Kayode Egbetokun, ya ce, babu wata hukuma a fadin Najeriya da ke fuskantar mummunan tasiri daga labaran karya kamar ta...
Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci a Jihar Kano ta ce za ta ci gaba da zurfafa bincike kan badakalar da ake zargin...
Tsohon Shugaban Ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya soki albashi da kuɗaɗen gudanarwa da ’yan majalisar tarayya ke karɓa, yana mai cewa bai dace a rinka biyansu wadannan...