

Gwamnan Jihar Katsina Dikko Radda ya buƙaci al’umma su kwantar da hankalinsu, yayin da rahotanni ke cewa wasu da ake zargin ‘yan bindiga sun bai wa...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa ta shirya domin ƙarfafa sojojin kasar da ke yaƙi da ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga a faɗin ƙasar....
Ƙungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International ta nuna damuwa kan karuwar sace mutane a Najeriya, inda ta ce an sace akalla mutane 1,100 tsakanin...
Shugaban darikar Katolika Paparoma Pope Leo ya yi kakkausar suka kan hare-haren soji da Amurka da Israel ke kaiwa kan Iran, inda ya bayyana cewa addini...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Bauchi ta ce ta ƙara ƙaimi wajen ƙarfafa tsaro domin daƙile ayyukan ‘yan bindiga da sauran laifuka a jihar. Kwamishinan ‘yan sandan...
Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bukaci dukkanin sarakuna, dagatai da masu unguwanni da su mayar da hankali wajen gudanar da addu’oin domin samun...
Rundunar ’yan sandan Jihar Gombe ta kama wasu mutane biyu dauke da bindiga a unguwar Orji kusa da Otal ɗin Jiemere. Hakan na cikin sanarwar...
Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya ce rikice-rikicen cikin gida da ke addabar jam’iyyun adawa alama ce ta rashin shirin su na iya...
Shugabannin jam’iyyun adawa na PDP da ADC sun gudanar da wani taron sirri a birnin Abuja, a gidan tsohon shugaban majalisar dattawa David Mark. Rahotanni...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da biyan kudaden garatuti karo na shida ga tsofaffin ma’aikatan gwamnati da suka kammala aikinsu, inda aka...