

Lauyan kare hakkin dan Adam, Femi Falana mai shaidar ƙwarewa a fannin aikin lauya ta SAN, ya zargi shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump, da yin kalaman...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, ta na da kwarin gwiwa na kammala aiyyukan Titunan kilomita biyar da ke fadin jihar nan kafin cikar wa’adin watan Disamba...
Hukumar kula da gasa da kare hakkin masu siyan kayayyaki ta tarayya FCCPC, ta kulle wasu shaguna da kuma manyan rumbunan adana kaya wadanda ke makare...
Babban kwamandan sojojin Najeriya na runduna ta daya sashen Operation Fansar Yamma Manjo Janar Abubakar Wase, ya yabawa dakarun sojin bisa yadda suka nuna kwarewa da...
Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci al’ummar kasar da su kwantar da hankulansu, ya na mai cewa gwamnatinsa na ɗaukar matakan da suka dace...
Kungiyar raya kasashen yammacin Afrika ECOWAS ta yi watsi da zarge-zarge da shugaban Kasar Amurka Donald Trump ya yi na ikrarin ana kisan kare dangi ga...
Hukumar tsaro ta DSS ta ce ta sallami wasu jami’anta dari da goma sha biyar daga aiki. A cikin wata sanarwa da ta wallafa a...
Dakarun Sojin Najeriya na Operation Hadin Kai sun kashe ‘yan ta’adda shida tare da dakile yunkurin kai hari garin Malam Fatori da ke Jihar Borno, inda...
Hukumar gudanarwar Jami’ar Umaru Musa Yar’adua da ke Katsina ta rufe makarantar bayan samun sabani tsakaninta da gwamnatin jihar. Rahotanni sun bayyana cewa rikicin ya samo...
Mai martaba sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi ll, ya umarci Hakimai da Dagatai da masu unguwanni har ma da Limaman masallatan Juma’a da su dage da...