

Wani mummunan tashin bam ya auku a wani masallaci dake kasuwar Gamboru a cikin birnin Maiduguri, babban birnin jihar Borno dake arewa maso gabashin Najeriya. Lamarin...
Wani tsagi na jam’iyyar PDP da ke biyayya ga tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya ƙaddamar da wani kwamitin riko na mambobi goma sha tara...
Hukumar kula da Gidajen Ajiya da Gyaran Hali ta Najeriya shiyyar Kano, ta umarci dukkan jami’anta da su ƙara zage damtse wajen tabbatar da tsaro a...
Al’ummar Jihar kano sun shiga rudani biyo bayan rasuwar Yan majalisun dokokin Jihar guda biyu da yammacin jiya laraba. Tuni dai a gudanar da jana’izar guda...
Wasu yan ta’adda sun kai hari wani sansanin jami’an tsaro na Civil Defence da ke kauyen Ibrahim Leteh da ke kan hanyar Wawa Lumma a karamar...
Rundunar Sojojin kasar nan sun dakile yunƙurin garkuwa da wasu fasinjoji a kan hanyar Otukpo zuwa Enugu a Jihar Benue, inda suka ceto fasinjojin su 24...
Wata Babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta bayar da belin wucin gadi ga tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami SAN, a shari’ar da Hukumar EFCC ta...
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa hukumomin tsaro na aiki tare da manyan kamfanonin kafafen sada zumunta a kasar domin gano tare da rufe asusun da ‘yan...
Rundunar tsaron Civil Defence a jihar Kano ta ce ta shirya tsaf domin tabbatar da tsaro a lokacin bukukuwan Kirsimeti da Sabuwar Shekara a fadin jihar....
Hukumar kula da harkokin sarrafawa da tacewa da sufurin man fetur ta kasa, NMDPRA ta bayyana cewa yawan man fetur da ake samarwa a kullum ya...