

Daga Safara’u Tijjani Adam Shugaban Karamar hukumar Dawakin Tofa Alhaji Ado Tambai kwa ya ce tuni aka fara gudanar da gyaran makarantu a karamar hukumar...
Daga Hafsat Abdullahi Danladi Kungiyar da ke rajin kare samar da shugabanci na gari da bunkasa harkokin dimukradiyya da ci gaban matasa SEDSAC ta bayyana...
A yayin da ake bikin ranar samun yancin Kan kasar nan a yau Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ce cikin nasarorin da jihar Kano...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya soki shugabannin kasar nan da suka gudanar da mulki tun bayan dawowa mulkin dimukuradiya a alif da dari tara da casa’in...
Shugaban kwamitin shirin bada tallafin Gwamnatin tarayya na Naira dubu ashirin-ashirin duk wata da aka fi sa ni da (SPW) a nan jihar Kano, Farfesa Mukhtar...
Kotun majistare da ke Gidan Murtala, ta yi umarnin shugaban hukumar KAROTA Bappa Babba Ɗanagundi ya bayyana a gaban ta a zaman kotun na gaba, ko...
Gwamnatin jihar Katsina ta ayyana ranar 5 ga watan Oktoba a matsayin ranar da za’a bude makarantun sakandire da na firimare masu zaman kansu da na...
Tashar Freedom rediyo tare da hadin gwiwar tashar Dala FM, sun gudanar da horar da ma’aikatan su domin sanin hanyoyin gudanar da ingantaccen aikin jarida don...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai gabatar da kudirin kasafin kudin badi a zauren majalisar tarraya a mako mai zuwa. Shugaban majalisar Ahmad Lawan ne ya bayyna...
A baya bayan nan ne kungiyar ‘yan sintiri ta Vigilante tare da hadin gwiwar ‘yan sanda, suka gudanar da wani sumame a unguwar Kurna domin magance...