Al’ummar Kauyen Bakalari da ke yankin karamar hukumar Tofa a nan Jihar Kano, sun koka dangane da yadda wasu mutane ke jibge musu bahaya da suke...
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano, ta ce, mutane tara ne suka rasa rayukansu, sakamakon ibtila’in gobara da hadurran ababen hawa da suka wakana a watan...
Kasa da mako guda bayan takaddamar data kunno kai , tsakanin mai baiwa shugaban kasa shawara akan harkokin tsaro Janar Babagana Munguno mai ritaya da shugaban...
Daga gasar cin kofin Zakarun nahiyar turai wato Champions league, wasannin da suka gudana a yau , kungiyar Kwallon kafa ta Chelsea ta Debi kashin ta...
Jaridar Internet ta Kano Focus ta bada horo na musamman ga yan jarida kan bibiyar Labarai ta kafafan sada zumunta a nan Kano. Taron wanda aka...
Mai martaba sarkin Kano Malam Muhammad Sunusi na biyu, ya ja kunnan iyaye wajen tabbatar da suna sauke nauyin da All- subhanawu-wata’ala ya dora a kansu...
Al’adar nan ta iyaye da kakanni wato “Ciyayya” a yanzu na neman zama tarihi a tsakanin mutane a wannan zamani, sai dai abun tambayar shine shin...
A irin wannan rana ta 20 ga watan Fabrairu na shekara ta 2014 tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya dakatar da gwamnan babban bankin kasar Sanusi...
Wani Malamin a sashen nazarin halayyar dan adam da ke Jami’ar Bayero a nan Kano Dr Sani Lawan Manumfashi, ya bayyana cewar yawaitar samun kisan kai...
A ranar ashirin ga watan Janairun shekarar dubu biyu da goma sha biyu ne wasu ‘yan ta’adda suka kai wasu tagwayen hare-haren Boma-Bamai a wasu wurare...