Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, za ta gana da masu ruwa da tsaki na Jam’iyyar adawa ta...
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi Dan modi, ya jagoranci taron gwamnati da jama’a karo na 10 a karamar hukumar Hadejia wanda ake gudanarwa a fadin...
Mataimakin shugaban jam’iyyar APC na ƙasa mai kula da yankin Arewa maso Gabas, Mustapha Salihu, ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu na da cikakken iko...
An soke jawabin da aka shirya shugaban ƙasa zai yi a safiyar yau kai tsaye gaban kafafen yaɗa labarai a wani bangare na ranar dimukradiyya. ...
Jam’iyyar PDP ta kafa kwamitin da zai shirya babban taron ta na kasa karkashin gwamman jihar Adamawa Amadu Fintiri. PDP ta ce majalisar zartarwar ta...
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, ta ce ayyana ƴan takara da jam’iyyu ke yi tun a tsakiyar wa’adin mulki ya saɓa da dokokin...
Jam’iyyar adawa ta PDP, ta sanar da dage taron kwamitin zartaswarta na ƙasa karo na 99, wanda aka shirya gudanarwa ranar Talata, 27 ga watan nan...
Hadakar kungiyoyin jam’iyyun Siyasa na Najeriya IPAC ta ce, za ta hadakai da jami’an tsaro da dukkan masu ruwa da tsaki a fannin siyasa wajen ganin...
Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya yi watsi da rahotanni da ke alaƙanta cewa yana daf da komawa wata jam’iyya, da kuma batun cewa zai shiga haɗaka...
Jam’iyyar adawa ta PDP, ta kafa kwamitin da zai kawo ƙarshen matsalar rikicin cikin gida da ta ke fuskanta. Jam’iyyar ta bayyana daukar wannan mataki...