Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci zaman majalisar zartaswa na farko a sabon gidan gwamnati dake rukunin...
Tsohon mashawarcin shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu kan harkokin siyasa, Dakta Hakeem Baban Ahmed, ya bayyana cewa babu wani dan siyasa da zai iya lashe kujerar...
Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya kalubalanci matsayar gwamnonin jam’iyyar PDP wadanda suka nesanta jam’iyyar daga kawancen da Atikun ke yi. A ranar Litinin...
Mutane da dama a Kano sun soma tofa albarkacin bakinsu kan rahoton Freedom Radio game da gabatar da kudurorin yan Majalisar Dokokin jihar a shekarar 2024....
Shugabanci na gari da samar da ci gaban da ya kamata a karamar hukumar Doguwa ya sanya yayan Jam’iyyar APC daga sassanta daban daban ke ficewa...
Shugaban karamar hukunar Doguwa Hon. Abdurrashid Rilwan Doguwa ya ce zai ci gaba da samar da ayyukan more rayuwa ga al’ummar karamar hukumar. Hon. Abdulrashid Rilwan...
Da alama ɓaraka ta kunno a tafiyar NNPP Kwankwasiyya daga yankin Kano ta kudu bayan fitar wasu kalamai na Ɗan Majalisar Tarayya na Rano, Kibiya da...
Magoya bayan jam’iyyar NNPP Kwankwasiyya na ci gaba da martani kan kalaman jagoransu Engr. Rabi’u Musa Kwankwaso na cewar ayi amfani da kuri’a lokacin zabe don...
Jam’iyyar APC mai mulki ta mazaɓar Ganduje da ke ƙaramar hukumar Dawakin Tofa, a jihar Kano, ta dakatar da shugabanta na ƙasa Dakta Abdullahi Umar Ganduje...
A zamanta na yau Talata, majalisar dokokin jihar Kano karkashin jagorancin shugabanta Alhaji Jibril Isma’il Falgore, ta tantance tare da amincewada nadin sabbin kwamishinoni guda 4...