

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa zai mara wa duk wanda ya zama ɗan takarar shugaban ƙasa...
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP...
Jam’iyyar APC mai mulkin kasa ta zabi sabbin shugabanninta na kasa a taron da ta gudanar a Eagle Square da ke babban birnin tarayya Abuja inda...
Daya daga cikin bangarorin jam’iyyar PDP karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki ya tabbatar da fara sabon yunkurin sulhu domin hada kan bangarorin da ke rikici a...
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya umurci dukkan masu riƙe da muƙaman siyasa a gwamnatinsa da ke da niyyar tsayawa takara a zaɓen 2027 su ajiye...
Jam’iyyar Labour Party ta bayyana cewa ba ta da niyyar kauracewa babban zaben shekarar 2027, sai dai a halin yanzu tana mayar da hankali wajen gyara...
Shugabannin jam’iyyar SDP da ƙungiyar IPAC sun jaddada bukatar a sake duba dokokin zaɓe domin tabbatar da sahihin zaɓe kafin babban zaɓen shekarar 2027. Sun bayyana...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya jawo cece-kuce bayan ya bayyana ba tare da jar hularsa ba a wani taro a birnin Paris na ƙasar...
Jam’iyyun adawa a Najeriya, sun fara mayar da martani kan sabon jadawalin da hukumar zaben kasar ta fitar dangane da babban zaben 2027. Jam’iyyar adawa...
Fadar shugaban Najeriya ta yi kiran gudanar da cikakken bincike kan iƙirarin da tsohon gwamman jihar Kaduna Mallam Nasir El-Rufai ya yi game da suna kutse...