

Gwamnan Jihar Nasarawa, Injiniya Abdullahi Sule, ya gabatar da kasafin kuɗi na shekarar 2026 da ya kai kimanin Naira biliyan...
Gwamnan jihar Taraba a tsakiyar Najeriya ya sanar da cewa zai fice daga jam’iyyar PDP mai adawa zuwa APC mai mulkin kasar a ranar Laraba mai...
Babbar jam’iyyar hamayya a Najeriya, PDP ta sanar da korar ministan Abuja, Nyesom Wike, da wasu jiga-jiga daga cikinta, saboda abin da ta kira yi wa...
Jam’iyyar PDP a Najeriya ta ci gaba da shirye-shiryen gudanar da babban taron ta na ƙasa a Ibadan duk da sabon hukuncin kotuna da rikice-rikicen cikin...
Kwamatin Amintattu na jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ya yi watsi da rahoton kwamatin sasantawa da aka kafa domin haɗa kan ‘ya’yan jam’iyyar a ƙasa...
Shugaban Kwamitin Amintattu na Jam’iyyar PDP Sanata Adolphus Wabara, ya tabbatar da cewa taron gangamin kasa na jam’iyyar da ake ta jira zai gudana kamar yadda...
Babbar Jam’iyyar hamayya a Najeriya PDP ta ce za ta ci gaba da shirye-shiryen gudanar da babban taronta na zabe da aka tsara a ranar 15...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya taya murna ga gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo bisa samun nasarar sake lashe zaɓen gwamnan jihar da aka gudanar ranar Asabar,...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, ta rarraba kayan zabe zuwa kananan hukumomi 21 na jihar Anambra, a kokarinta na fara shirin gudanar da...
Tsohon bulaliyar Majalisar Dattawa kuma Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya dora alhakin sanya Najeriya cikin jerin ƙasashen da ake kallon suna da...