Shugabanci na gari da samar da ci gaban da ya kamata a karamar hukumar Doguwa ya sanya yayan Jam’iyyar APC...
Shugaban karamar hukunar Doguwa Hon. Abdurrashid Rilwan Doguwa ya ce zai ci gaba da samar da ayyukan more rayuwa ga al’ummar karamar hukumar. Hon. Abdulrashid Rilwan...
Da alama ɓaraka ta kunno a tafiyar NNPP Kwankwasiyya daga yankin Kano ta kudu bayan fitar wasu kalamai na Ɗan Majalisar Tarayya na Rano, Kibiya da...
Magoya bayan jam’iyyar NNPP Kwankwasiyya na ci gaba da martani kan kalaman jagoransu Engr. Rabi’u Musa Kwankwaso na cewar ayi amfani da kuri’a lokacin zabe don...
Jam’iyyar APC mai mulki ta mazaɓar Ganduje da ke ƙaramar hukumar Dawakin Tofa, a jihar Kano, ta dakatar da shugabanta na ƙasa Dakta Abdullahi Umar Ganduje...
A zamanta na yau Talata, majalisar dokokin jihar Kano karkashin jagorancin shugabanta Alhaji Jibril Isma’il Falgore, ta tantance tare da amincewada nadin sabbin kwamishinoni guda 4...
Majalisar dokokin jihar Kano ta sanya ranar 2 ga watan gobe na Afrilu domin tantance wadanda gwamnan ya tura sunayensu domin naɗa su a matsayin Kwamishinoni...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya aike wa majalisar dokokin jihar Kano sunayen mutanen da za su jagoranci shirya zaɓen ƙananan hukumomi da ke...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta buƙaci gwamnatin Injiniya Abba Kabir Yusuf, da ta gina titi a hanyar da ta tashi daga Unguwar Maidile Kwanar gidan Kaji...
Shugaban jam’iyyar APC na kasa Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya nemi gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf, na jam’iyyar NNPP ya koma jam’iyyarsu ta APC. Ganduje...