Gamayyar kungiyoyin kare hakkin al’umma a nan Kano ta ce, ya zuwa yanzu ta kammala shirin yakar duk wani dan siyasa da ke furta kalaman da...
Majalisar dokokin jihar Kano ta ce za ta gudanar da bincike kan hakkokin yan fansho na Kano. A cewar majalisar za ta ɓullo da hanyoyin da...
Haɗakar ƙungiyoyin ƴan Arewa masu amfani da kafafen sada zumunta wajen tallata Ɗan takarar shugaban ƙasa a APC Bola Ahmad Tinubu sun tafi yajin aikin sai...
Dandalin sada zumunta na Facebook ya cika da shaguɓe ga ƴan soshiyal midiyan jam’iyyar APC na ƙasa, bisa zargin rashin basu kyakkyawar kulawa a taron da...
Tsohon Gwamnan Kano Malam Ibrahim Shekarau ya ce, tsawon lokacin da ya ɗauka yana mulki bai taɓa haɗa kai da wani ɗan kwangila don ya kawo...
Ɗan Takarar Shugaban ƙasa a jam’iyyar NNPP Engr. Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce a shirye yake ya karɓi shugaban masu rinjaye na majalisar tarayya Alhassan Ado...
Shugaban masu rinjaye na majalisar tarayya Alhassan Ado Doguwa ya sanya sharuɗa ga tsohon Gwamnan Kano Kwankwaso. Sharuɗan da ya sanya sune, ko dai Kwankwaso ya...
Ƙungiyar Ƴan Jarida ta ƙasa reshen jihar Kano ta nuna damuwarta kan zargin Shugaban masu rinjaye na majalisar tarayya Alhassan Ado Doguwa da cin zarafin wani...
Shugabannin ƙananan hukumomin Kano 44 sun yi Alla-wadai da shugaban masu rinjaye na majalisar tarayya Alhassan Ado Doguwa. Hakan na cikin wani saƙo da shugaban ƙungiyar...
A larabar nan ne tashar Tambarin Hausa TV ta saki hirar da ta yi da shugaban ƙasa Muhammadu Buhari. Kan hakan ne muka tattaro muku muhimman...