Shugabannin jam’iyyar adawa ta Labor Party na jihohin sun jaddada goyon bayansu ga shugaban jam’iyyar Julius Abure da umurnin kotu ta dakatar a baya. A wata...
Masana a fannin siyasa a kasar nan, na ci gaba da bayyana siyasar ubangida a matsayin illah ga tsarin dimuradiyya, wanda hakan kuma baya haifarwa al’ummar...
Dr. Hashimu Sulaiman Dungurawa na jam’iyyar adawa ta NNPP, ya ce, ya na goyon bayan matakin da uwar jam’iyyar APC ta kasa ke shirin dauka a...
Masana da masu fashin baki a fannin siyasa a Jihar Kano na cigaba da bayyana hasashensu da kuma nazari kan yadda sabuwar gwamnatin da Abba Kabir...
Yayin da zaɓaɓɓen gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya karɓi shedar lashe zaɓensa a yau Laraba, Mataimakin Gwamnan kuma dan takarar gwamna na jam’iyyar APC...
Jam’iyyar PDP a jihar Kebbi ta ce, kiraye-kirayen ayyana sakamakon zaben gwamnan jihar da jam’iyyar APC ke ba komai ba ne face yin katsa-landan ga hurumin...
Hukumar INEC ta sanya ranar Asabar 15 ga watan Afrilu mai zuwa domin ƙarasa zaɓukan Gwamnoni da ƴan majalisun da ta bayyana a matsayin basu kammala...
Jam’iyyar NNPP ta ce, ta dakatar da zanga-zangar lumana da ta shirya gudanarwa yau Alhamis a jihar Kano domin nuna kin amincewa a kan soke zaben...
A yau Laraba ne Jama’iyar APC a jihar Kano ta gudanar da zanga-zangar lumana zuwa shalkwatar hukumar zabe INEC. Yayin zanga-zangar dai, shugabannin jam’iyyar, sun mika...
Jam’iyyar PDP da dan takararta na shugaban ƙasa Atiku Abubakar, sun garzaya kotun sauraron kararrakin zabe domin kalubalantar bayyana Bola Tinubu na jam’iyyar APC, a matsayin...