Majalisar dokokin jihar Kano, ta buƙaci gwamnatin Injiniya Abba Kabir Yusuf, da ta gina titi a hanyar da ta tashi daga Unguwar Maidile Kwanar gidan Kaji...
Shugaban jam’iyyar APC na kasa Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya nemi gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf, na jam’iyyar NNPP ya koma jam’iyyarsu ta APC. Ganduje...
Fitaccen malamin addinin musuluncin nan a Kano Sheikh Tijjani Bala Kalarawi ya ce, yin sulhu tsakanin shugabannin manyan jam’iyyun siyasar ƙasar nan alkhairi ne ga alummar...
Kwamishinan ma’aikatar muhalli da sauyin yanayi a jihar Kano Nasiru Sule Garo ya bayyana hukuncin kotun ƙoli a matsayin tabbatuwar shugabanci na gari a Najeriya. Haka...
Kotun ƙolin ƙasar nan ta tabbatar da Injiniya Abba Kabir Yusuf a matsayin gwamnan jihar Kano. A zaman Kotun na ranar Juma’a ta nazarin shari’o’in da...
Yayin da ya rage Kwanaki 4 a shiga Zaben gwamnan jihar Kogi, hadakar jami’an tsaro sun halaka ‘yan bangar siyasa uku da ke tada zaune tsaye...
Kotun daukaka kara da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta ce, za ta sanya ranar yanke hukunci kan zaɓen gwamnan Kano da gwamna Injiniya Abba...
Kotun ɗaukaka ƙara da ke birnin tarayya Abuja, ta tabbatar da nasarar da dan majalisar tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Kura, Madobi da Garun Malam Yusuf...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya sake naɗa sabbin mataimaka na musamman Wannan na zuwa ne a wani ɓangare na kokarin da Gwamna Abba...
Rahotanni na nuna cewa an shiga ruɗani a jihar Kaduna bayan sanar da hukuncin Kotu kan zaɓen gwamna. Freedom Radio Kaduna ta tawaito cewa, a halin...