Gwamanan Jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya miƙa ta’aziyyar sa ga Kwamishinan Albarkatun Ruwa na jihar, Ali Haruna Makoɗa bisa rasuwar ƴar sa Usaiba Ali...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya sake amincewa da naɗa sabbin masu ɗauko rahotanni guda 94 a sassa daban-daban na ma’aikatu da hukumomi na...
Kotun sauraron ƙarar zaɓen gwamnan Kano, ta bayyana ɗan takarar jam’iyyar APC, Alhaji Nasiru Yusuf Gawuna, a matsayin wanda ya lashe zaɓen da aka gudanar ranar...
Kotun sauraron zaɓen gwamna jihar Kano, ta bayyana Alhaji Nasiru Yusuf Gawuna na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaɓe. Za mu kawo cika makon...
Gwamnatin jihar Kano, ta nesanta kanta da kalaman Kwamishinan ƙasa na jihar da kuma mai bai wa gwamna Abba Kabir Yusuf, shawara fannin al’amuran matasa Yusuf...
Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf, ya aike wa majalisar dokoki sunayen mutane 19 domin tantancewa tare da amincewar naɗa su a matsayin Kwamishinoni. Gwamnan...
Gwamnatin jihar Kano ta musanta batun yin kafar ungulu wajen mika mulki ga sabuwar gwamnati, tana mai cewa, a shirye take domin miƙa mulkin cikin ruwan...
A yau Laraba ne ‘yar takarar jam’iyyar APC a zaben gwamnan jihar Adamawa, Sanata Aisha Dahiru Ahmed, wadda aka fi sani da Binani, ta janye karar...
Zababben shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ya tabbatar da cewa, yana cikin koshin lafiya, kuma a shirye yaki ya jagoranci Nijeriya yadda ya kamata. Hakan...
Shugaban majalisar Dattijai Sanata Ahmad Lawan da takwaransa na majalisar Wakilai Femi Gbajabiamila, sun bukaci al’umma da su ci gaba da yi wa Niajeriya addu’ar samun...