Gwamnatin jihar Kano ta musanta batun yin kafar ungulu wajen mika mulki ga sabuwar gwamnati, tana mai cewa, a shirye take domin miƙa mulkin cikin ruwan...
A yau Laraba ne ‘yar takarar jam’iyyar APC a zaben gwamnan jihar Adamawa, Sanata Aisha Dahiru Ahmed, wadda aka fi sani da Binani, ta janye karar...
Zababben shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ya tabbatar da cewa, yana cikin koshin lafiya, kuma a shirye yaki ya jagoranci Nijeriya yadda ya kamata. Hakan...
Shugaban majalisar Dattijai Sanata Ahmad Lawan da takwaransa na majalisar Wakilai Femi Gbajabiamila, sun bukaci al’umma da su ci gaba da yi wa Niajeriya addu’ar samun...
Shugabannin jam’iyyar adawa ta Labor Party na jihohin sun jaddada goyon bayansu ga shugaban jam’iyyar Julius Abure da umurnin kotu ta dakatar a baya. A wata...
Masana a fannin siyasa a kasar nan, na ci gaba da bayyana siyasar ubangida a matsayin illah ga tsarin dimuradiyya, wanda hakan kuma baya haifarwa al’ummar...
Dr. Hashimu Sulaiman Dungurawa na jam’iyyar adawa ta NNPP, ya ce, ya na goyon bayan matakin da uwar jam’iyyar APC ta kasa ke shirin dauka a...
Masana da masu fashin baki a fannin siyasa a Jihar Kano na cigaba da bayyana hasashensu da kuma nazari kan yadda sabuwar gwamnatin da Abba Kabir...
Yayin da zaɓaɓɓen gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya karɓi shedar lashe zaɓensa a yau Laraba, Mataimakin Gwamnan kuma dan takarar gwamna na jam’iyyar APC...
Jam’iyyar PDP a jihar Kebbi ta ce, kiraye-kirayen ayyana sakamakon zaben gwamnan jihar da jam’iyyar APC ke ba komai ba ne face yin katsa-landan ga hurumin...