

Tsohon gwamnan jihar Rivers, kuma ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa yawancin waɗanda suka soke shi a baya, yanzu sun koma jam’iyyar...
Babbar jam’iyyar hamayya ta PDP, ta ɗage babban taron kwamitin zartarwarta da aka tsara yi a gobe Laraba 15 ga watan Oktoban 2025. Cikin wata sanarwar...
Majalisar Wakilan Najeriya, ta gabatar da sabon shirin da zai mayar da zaɓen shugaban ƙasa da na gwamnonin jihohi zuwa watan Nuwamban shekarar 2026. Wannan gyara...
Tsohon mai bai wa marigayi shugaba Muhammadu Buhari shawara a harkokin yaɗa labarai Garba Shehu, ya karyata iƙirarin tsohon Shugaban ƙasa Goodluck Jonathan cewa, ƙungiyar Boko...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya ce, nan da karshen wata mai kamawa gwamnatinsa za ta kammala biyan dukkan hakkokin tsoffin Kansilolin Kano da...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta kammala tantance mutane biyu da gwamnan Abba Kabir Yusuf, ya aike mata domin naɗa su muƙaman kwamishinoni. Gwamna Abba Kabir...
Gamayyar kungiyoyin Kansilolin jihar Kano na ƙananan hukumomi 44, sun buƙaci mutane da su tabbatar da cewa, sun fito domin yin rijistar katin zaɓe saboda da...
Majalisar Wakilai Najeriya, ta ɗage ranar komawa hutu daga 23 ga Satumba zuwa 7 ga Oktoba, duk da cewar kwamitoci za su ci gaba da gudanar...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, a fadar mulki ta Aso Villa da ke Abuja. Rahotonni sun bayyana...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sauya wa wasu manyan jami’an gwamnatinsa ma’aikatu. Wannan na ƙunshe ne ta cikin wata sanarwa da mai magana...