

Gwamnan jihar kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya bukaci hukumar da ke kula da kafafen yada labarai ta kasa NBC ta fara tantance kafafen yada labaran...
Rikicin cikin gida na jam’iyyar PDP ya ƙara kamari bayan da Sakataren Jam’iyyar na Ƙasa, Sanata Samuel Anyanwu, ya kai ƙorafi ga hukumar DSS, da kuma...
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce, ta kashe sama da Naira miliyan dubu 40 wajen yin aikin samar da hanyoyin mota a karamar hukumar Sule-Tankarkar a cikin...
Gwamnatin Tarayya ta ce tana da cikakkiyar amincewa da rundunar sojin kasa, ta na mai cewa babu wani yunƙurin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu...
Ana sa ran Majalisar Dattawa za ta tantance Farfesa, Joash Ojo Amupitan domin zama sabon shugaban hukumar zaɓen ƙasar INEC yau Alhamis. Matakin na zuwa ne...
Tsohon gwamnan jihar Rivers, kuma ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa yawancin waɗanda suka soke shi a baya, yanzu sun koma jam’iyyar...
Babbar jam’iyyar hamayya ta PDP, ta ɗage babban taron kwamitin zartarwarta da aka tsara yi a gobe Laraba 15 ga watan Oktoban 2025. Cikin wata sanarwar...
Majalisar Wakilan Najeriya, ta gabatar da sabon shirin da zai mayar da zaɓen shugaban ƙasa da na gwamnonin jihohi zuwa watan Nuwamban shekarar 2026. Wannan gyara...
Tsohon mai bai wa marigayi shugaba Muhammadu Buhari shawara a harkokin yaɗa labarai Garba Shehu, ya karyata iƙirarin tsohon Shugaban ƙasa Goodluck Jonathan cewa, ƙungiyar Boko...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya ce, nan da karshen wata mai kamawa gwamnatinsa za ta kammala biyan dukkan hakkokin tsoffin Kansilolin Kano da...