

Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta Najeriya NAFDAC, ta kama wani dan wasan kwallon kafa mai suna Mista Ikechukwu Elijah a unguwar Apo-Waru da...
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya kaddamar da shirin addu’o’i na musamman tare da malamai da shugabannin addini da masu rike da sarautun gargajiya...
Rundunar tsaro ta Civil Defense a Kano ta kama wani Dan Tsibbun Malami da take zargi da laifin damfarar wata mace sama da Miliyan daya da...
Ƙungiyar dattawan Arewacin Najeriya NEF ta buƙaci shugaban ƙasar Bola Ahmed Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci a yankin sakamakon matsalar tsaro da ke ci gaba da...
Ofishin Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan harkokin tsaro, ya karyata zargin tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai, na cewa gwamnati na biyan kuɗin...
Dakarun Sojojin Najeriya, sun yin nasarar kashe wasu yan kungiyar Boko Haram su 12 a wani samame da suka kai yankuna da dama na jihar Borno. ...
Babban hafsan hafsoshin Kasar nan, Janar Christopher Gwabin Musa, ya shawaraci ƴan Najeriya da su laƙanci dabarun kare kai daga haɗurra a matsayin mataki na ko-ta-kwana....
Hukumar kula da ayyukan ‘yan sanda ta Najeriya PSC ta ki amincewa da karin girma ga mataimakan Sufiritan rundunar ‘Yan sanda ASPs guda 179. Ta cikin...
Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama dan shugaban ƙungiyar Boko Haram na farko a ƙasar Chadi mai suna Muslim Mohammed Yusuf. An kama Musulim ne tare...
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta gurfanar da matasa 333 da aka kama yayin zaben cike gurbi a gaban kotunan majistire da ke Gyadi-Gyadi da kuma...