

Rundunar Sojin Saman Najeriya ta tabbatar da hallaka ‘yan ta’adda kusan 600 cikin watanni takwas da suka gabata, waɗanda mafi yawansu a Jihar Borno. Hakan na...
Rundunar yan sandan jihar Kano ta tabbatar da cewar babu zirga-zirgar ababen hawa a kananan hukumomin Bagwai da Shanoni da kuma Ghari, tun daga karfe shida...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano, ta gargadi mamallaka baburan Adaidaita sahu kan su guje wa bai wa kananan yara baburan suna hawa kan titunan jihar tare...
Rahotonni daga gwamnatin mulkin soji a kasar Mali sun ce, an kama sojoji kusan talatin bisa zargin su da hannu a shirin kifar da gwamnatin kasar....
Dakarun sojin Najeriya, sun kashe babban kwamandan ‘yan ta’adda Amirul Fiya, wanda aka fi sani da Abu Nazir, tare da wasu yan ta’adda a ƙaramar hukumar...
Wasu daga cikin shugabannin kungiyar Direbobin motocin Bus, sun koka kan yadda suka ce jami’an hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA na...
Kungiyar Inuwar Kofar Mata da ke jihar Kano, ta ce, za ta yi duk mai yiwuwa wajen ganin an kawo karshen fadan Daba, da ake samu...
Gwamnatin jihar Kaduna ta ƙaddamar da kwamitoci biyu domin dakile ambaliya da kuma kai agajin gaggawa a daminar bana, a wani bangare na shirin gaggawa da...
Ana ci gaba da gudanar da zanga-zangar neman inganta rayuwar yan sandan Najeriya a birnin tarayya Abuja. Dan gwagwarmayar nan kuma tsohon ɗan takarar shugaban...
Ƙungiyar kare hakkin Dan-adam ta Amnesty International, ta ce, girmamawa da mutuntawa tsofaffin ƴan sandan Najeriya suka cancanta da su ba wulaƙanci ba. Amnesty ta...