Gwamnatin tarayya ta ce Najeriya na samun nasara wajen yaƙar ayyukan ta’addanci. Ministan yaɗa labarai da raya al’adu Alhaji Lai Mohammed ne ya bayyana hakan, yayin...
Ƴan bindigar da suka sace ɗaliban kwalejin aikin gona da ke Bakura a jihar Zamfara, sun bukaci a biya su diyya kafin wa’adin awanni 24. Yan...
An sayar da wani bangare na makarantar islamiyya ta Tanko Salihu da ke Tegina a karamar hukumar Rafi a Jihar Neja. Rahotanni sun bayyana cewa, an...
Gwamnan jihar Katsina Aminu Bello Masari ya buƙaci al’ummar da suke zaune a yankunan da aka fi fuskantar matsalar tsaro da su ɗauki matakin kare kan...
Ƙungiyar dattawan Arewa ta ce, ba za ta amince da tuban yan ƙungiyar boko haram da suke yi a yanzu ba. Shugaban ƙungiyar ta ƙasa Audu...
Gwamnatin jihar Zamfara ta alƙawarta ceto ɗaliban kwalejin aikin noma da ilimin dabbobi ta Bakura da ƴan bindiga suka sace a baya-bayan nan. Gwamna Muhammad Bello...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta yi holin mutane 156 da take zargi da aikata laifuka daban-daban a jihar. Mutanen an kama su da makamai masu...
Kwmishinan yaɗa Labarai na jihar Neja da ƴan bindiga suka yi garkuwa da shi ya shaƙi iskar ƴanci. Muhammad Sani Idris ya shafe kwanaki hudu a...
Gwamnatin jihar Kaduna ta buƙaci rundunar sojin Najeriya da ta sake tura musu ƙarin jami’an tsaro don yaki da ayyukan ta’addanci da ya addabe su. Mataimakiyar...
Babban hafsan sojin kasa na Najeriya, Laftanar Janar Faruok Yahaya ya kaddamar da wani shiri na bunkasa walwalar dakarun Operation Hadin Kai don kara kyautata harkokin...