Shugaban kwamitin kula da rundunar sojin ƙasar nan na majalisar dattijai, Sanata Ali Ndume, ya ce, sojojin Najeriya ba su da ta cewa, idan har suka...
Rundunar sojin sama na ƙasar nan ta musanta wani rahoto da wasu kafafen ƴaɗa labarai suka yaɗa cewa, ta kai hari kan wasu jama’a da su...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta kara karfafa tsaro a kan iyakokin kasar nan da kasashe 7 na tsandauri da kuma na ruwa domin tabbatar da...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Zamfara da hadin gwiwar kwamitin zaman lafiya na gwamnatin Jihar sun samu nasarar ceto mutane 11 da masu garkuwa da mutane suka...
Shugaban makarantar Islamiyyar nan ta garin Tegina a karamar hukumar Rafi ta jihar Niger da aka yi garkuwa da dalibanta Malam Abubakar Alhassan, ya musanta rahoton...
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da wani hari da aka kai kauyukan Kanawa da Runka a karamar hukumar Danmusa a jihar Katsina. Mai magana...
Ƴan bindiga sun kashe mutane sama da ɗari a ƙasar Burkina Faso. Rahotanni sun ce ƴan bindigar sun kashe mutanen ne a wani ƙauye da...
Cibiyar (CITAD) dake bunkasa fasahar sadarwa da ci gaban al’umma, ta yi kira ga majalisun dokokin tarayya da su dauki matakin gaggawa bisa umarnin gwamnatin tarayya...
Sojojin Najeriya da ke aiki a garin Sabon Birni da ke kan iyaka da jihar Sakkwato sun kashe wasu ‘yan bindiga uku tare da kwato makamai....
Sojojin Najeriya sun yi nasarar hallaka mayakan kungiyar ISWAP 50 a jihar Borno. Sojojin karkashin dakarun Operation Hadin Kai sun kuma yi nasarar fatattakar mayakan da...