

Rundunar Battaliyan Sojoji na 8 Division a kasar nan sun kashe shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Kallamu, a ƙaramar hukumar Sabon Birni ta jihar Sokoto kamar...
Yayin da ake gudanar da bikin ranar yaki da cin hanci da rashawa ta duniya a yau Talata, gwamnatin jihar Kano, ta sha alwashin ci gaba...
Gwamnatin Burkina Faso ta ce an tilastawa wani jirgin saman sojin saman Najeriya , da ke ɗauke da sojoji 11 sauka a ƙasar a ranar Litinin...
Tawagar ‘yanmajalisar Amurka ta iso nan Najeriya a yau Lahadi domin bincike kan sahihancin iƙirarin yi iwa Kiristoci kisan gilla. mai bai wa shugaban Najeriya shawara...
wani jirgin yaƙi na rundunar sojin saman Nijeriya ya yi hatsari a kusa da kauyen Karabonde da ke ƙaramar hukumar Borgu a Jihar Neja, inda matuka...
Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana yau Laraba, 3 ga Disamba, 2025, a matsayin ranar da za’a tantance Janar Christopher Gwabin Musa mai ritaya a matsayin sabon...
An sako Masu bauta 38 da aka sace a cocin Kwara da ke ƙaramar hukumar Eruku a baya baya nan, a harin da ya yi sanadiyyar...
Ministan tsaron Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar, ya yi murabus daga muƙaminsa nan take. Ministan, ya bayyana hakan ne ta cikin wata wasiƙa da ya aike wa...
Hukumar shari’a ta jihar Kano, ta ƙaddamar da majalisar gudanarwar Kotun sulhu da nufin kawo ƙarshen matsalolin da ake fuskanta musamman ma na yawan shari’u a...
Tsohon shugaban Nijeriya Olusegun Obasanjo ya ce ’yan Nijeriya na da cikakken ’yancin neman taimakon kasashen waje idan gwamnatin Nijeriya ta gaza kare rayukansu. Obasanjo...