Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Covid-19: Mutumin da aka rika yada bidiyonsa a Kaduna ya rasu

Published

on

Gwamnatin jihar Kaduna ta ce mutuminnan Tasi’u Muhammad aka rika yada bidiyon sa a kafafan sada zumunta cewa ya kamu da cutar Coronavirus ya rasu.

Cikin wata sanarwar da gwamnatin jihar Kaduna ta wallafa a shafinta na Twitter ta ce sakamakon gwajin da aka yiwa mutumin ya nuna cewa baya dauke da cutar Coronavirus.

Sanarwar ta kara da cewa Tasi’u Muhammad yana fama da hawan jini, kuma ya rasu ne a yayin da yake samun kulawa a cibiyar killace masu fama da cutuka masu yaduwa ta jihar Kadunan.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!