Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

COVID-19: Senegal na shirin ficewa daga wasan karshe na share fagen shiga gasar Olympic

Published

on

Kasar Senegal za ta fice ba tare da shiri ba daga wasannin kwallon kwando na share fagen shiga gasar Olympic sakamakon barkewar cutar Corona a kasar.

Hukumar kwallon Kwando ta duniya FIBA ce ta tabbatar da tilastawa kasar ficewa daga wasannin duba da yadda annobar Corona take kara kamari a kasar.

Rahotanni na cewa, ‘yan wasa uku da kuma wani mamba a tawagar ‘yan wasan kasar ta Senegal sun kamu da cutar COVID-19.

Haka ne ya tabbatar da cewa kasar ba za ta samu damar zuwa kasar Serbia ba domin fafata wasannin karshe da za a fara ranar Laraba 30 ga watan Yunin 2021.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!