Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Covid-19: Tawagar gwamnatin tarayya da za ta tallafawa jihar Kano ta iso

Published

on

Rahotanni na bayyana cewa tuni tawagar shugaban kasa kan yaki da Coronavirus ta iso fadar gwamnatin Kano karkashin jagorancin Dr.Nasir Sani Gwarzo.

Dr. Nasir Sani Gwarzo yace tawagar ta iso nan jihar Kano ne don bada gudunmawar da ta dace ta bangaren gwamnatin tarayya, a yakin da ake yi da cutar Covid-19 a jihar Kano.

Wakiliyar mu ta fadar Gwamnatin Kano Zahra’u Nasir ta ruwaito Dr. Sani na cewa tawagar zata yi aiki da kwamitin yaki da cutar da ke nan Kano, yana mai cewa suna fatan samun dukannin goyon bayan da ya dace daga gare su.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!