Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Covid-19: Yadda masu zuba jari suka yi asarar biliyoyin kudi a Najeriya

Published

on

Gwamnatin tarayya ta bada umarnin rufe sansanonin masu yi wa kasa hidima a fadin kasar nan, a wani bangare don dakile yaduwar yaduwar annobar cutar Corona.

Ministan matasa da wasanni Sunday Dare ne ya bayyana hakan a safiyyar Yau.

Jaridar Punch ta rawaito cewa ministan ya kuma ce za su sallami wadanda suke cikin sansanonin yiwa kasar hidima a halin yanzu domin komawa garuruwan su.

A cewar ministan hakan ya biyo bayan sabon tsarin da gwamnatin tarayya ta dauka na dakile yaduwar cutar Corona a fadin kasar nan.

Rahotanni sun bayyana cewa  tuni rukunin farko na wannan shekarar suka shiga sansanonn a ranar hudu ga wannan watan kuma za su fito a ranar Ashirin da tara ga wannan watan.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!