Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Da dumi-dumi : Ganduje ya aikewa majalisa takardar gabatar da kudirin kasafin kudi

Published

on

Gwamnatin Kano ta aikawa majalisar dokoki ta jihar Kano takardar neman sahalewar ta wajen gabatar da  kudirin kasafin kudin badi a gobe Talata.

Tun a ‘yan kwanakin da suka gabata ne Gwamnan jihar Kano Dr, Abdullahi Umar Ganduje a ya yin zaman majalisar zartarwa ta jiha ya bayyana cewar gwamnati zata gabatar da kudirin kasafin kudin badi a yau Litinin 26 ga watan Okotoba.

Sai dai a ya yin zaman majalisar dokokin ta Kano da safiyar yau ta bayyana cewar gwamnatin Kano ta aikemata da takardar neman sahalewar gabatar da kudirin kasafin kudin badi a gobe Talata.

Shugaban majalisar dokoki ta Kano Abdul’aziz Garba Gafasa ne ya karanta takadar a  kwaryar majalisar ya yin zaman da take yi a halin yanzu.

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!