Connect with us

ilimi

Da gangan gwamnatin tarayya ke yunkurin tunzura mu- ASUU

Published

on

Kungiyar malaman Jami’oi na Najeriya ASUU, ta ce, da gangan gwamnatin tarayya ta ki biyan bukatun da ta gabatar mata da kuma alkawarin da suka kulla, kuma ta ke san yin amfani da hakan wajen tunzura kungiyar don ta tafi yajin aiki.

 

Shugaban tsare-tsare na kungiyar da ke yankin Benin da ya kunshi jami’oi 10 Farfesa Monday Igbafen, ne ya bayyana hakan a garin Asaba da ke jihar Delta.

 

A cewarsa da gangan gwamnati ta ki biyan hakkokin membobinta da kuma kula da makarantu yadda ya kamata.

 

A domin hakan kungiyar ke bukatar al’ummar Najeriya da su tashi tsaye wajen kula da Jami’oi ba tare da la’akari da gwamnati ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!