Connect with us

Labarai

Dalibai sun roki a soke jarrabawar JAMB da suka rubuta

Published

on

Daliban da suka rubuta jarabawar shiga jami’a UTME na shekarar 2025 da hukumar jarabawar shiga manyan makarantun JAMB ta gudanar sun bukaci a soke sakamakon dungurungu.

Daliban sun bayyana haka ne bayan da hukumar jamb ta amsa laifin kurakurai da aka samu da suka haifar da yawan rashin kokarin daliban a jarabawar

Rashin kyauwn sakamakon Wanda sama da dalibai milliyan 1.5 suka Kasa samun maki 200 ya haifar da Cece ku ce a fadin kasar nan 

Sai dai a ranar Laraba Shugaban hukumar Jamb Farfesa Ishaq Oloyede ya kira taron yan jarida inda ya amsa cewa hukumar ta gane cewa laifinta ne ya Kuma Bada hakuri kan kura kuran da aka samu a jarabawar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!