Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

FIBA WORLD CUP: D Tigers ta doke ƙasar Uganda

Published

on

Ƙungiyar ƙwallon kwando ta Najeriya, D Tigers ta samu galaba akan tawagar ƙasar Uganda, a wasannin neman cancantar shiga kofin Duniya na FIBA World cup.

Najeriya ta samu galaba da maki 95 da 69, a wasan ta na Uku, a ƙoƙarin samun tikitin zuwa kofin duniya.

Nasarar na zuwa bayan wacce D Tigers din ta samu akan ƙasar Mali da maki 72 da 70, inda dan wasa Ike Diogu, ya samo maki 19 a wasan.

Tun a farkon wasannin tawagar ta D Tigers, ta fara da rashin nasara inda ta sha kashi a hannun tawagar ƙasar Cape Verde.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!