Connect with us

Labarai

Gobara ta kone dukiyar Miliyan 15 a rumbun adana kaya a Zamfara

Published

on

Wata mummunar gobara ta cinye wani babban rumbun adana amfanin gona a yankin Barakallahu da ke garin Gusau jihar Zamfara, inda gobarar  ta janyo asara ta sama da Naira miliyan 15. 

 

Hukumar kashe gobara ta jihar Zamafara ta ce sun samu kiran gaggawa tare da isa wurin cikin sauri, amma kayayyakin da ke cikin rumbun—mallakin sun riga sun kone. 

 

Bincike ya nuna sakacin kula da yanayin wutar yankin ne ya haddasa gobarar. Sai dai har kawo yanzu ba a samu rahoton asarar rayuka ko jikkata a yayin gobarar ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!